Jihar Edo
Yayin da ake ta shirin gudanar da zaben jihar Edo, tsohon gwamnan Edo, Adams Oshiomhole ya roki basarake a jihar kan kura-kurai da ya tafka lokacin yana gwamna.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya sha alwashin cewa za su kare kuri'unsu da jininsu a zaben gwamnan jihar Eɗo da ke tafe.
Ana saura kwanaki bakwai a gudanar da zaben jihar Edo, tsohon Sanatan Edo ta Arewa, Francis Alimikhena ya watsar da PDP inda ya koma jam'iyyar APC.
Wani ginin bene mai hawa uku ya rufto a kan daliban jami'ar Benin (UNIBEN). Ana fargabar dalibai da dama sun makale sakamakon ruftawar da ginin ya yi.
A ranar 21 ga watan Satumba, 2024 INEC ta tsara gudanar da zaɓen gwamna a jihar Edo, mun tattaro muku ƴan takara 3 na sahun gaba da za su kata a zaɓen.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben jihar Edo, jam'iyyar PDP da babban sifetan yan sanda, Kayode Egbetokun suna zargin juna kan zaben da a yi a wannan wata.
A cikin wannan labarin za ku ji cewa awanni biyu kacal kafin sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya gabanin zaben gwamnan Edo, APC ta janye daga shirin.
Shugaban kungiyar NLC a Edo, Odion Olaye ya sake rura wutar rikici yayin da ake shirin gudanar da zaben jihar a ranar 21 ga watan Satumbar 2024 da muke ciki.
Kotun daukaka ta zartar da hukunci kan karar da ke neman soke tikitin takarar gwamna na Barista Olumide Akpata karkashin inuwar jam'iyyar Labour Party.
Jihar Edo
Samu kari