Jihar Edo
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomole, ya musanta zargin cewa jam'iyyar APC ta tanadi kudi domin siyan kuri'u a hannun a zaben gwamnan jihar.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya kaɗa kuri'arsa a zaben gwamnan da ke gudana yau Asabar,ya buƙaci idan an zo tattara sakamako a yi shi lami lafiya.
Dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo ya bayyana cewa ko kuri'a daya dan takarar PDP ba zai samu a rumfarsa ba.
Dan takarar jam'iyyar PDP a zaben Edo, Asue Ighodalo ya yi korafi kan neman karya shi da ake wurin rashin kawo kayan zabe a kan lokaci a mazabun da ya fi karfi.
A yau ne za a gudanar da zaben gwamnan jihar Edo da ke Kudu Maso Kudancin Najeriya, zaben dai zai ja hankali musamman a tsakanin ƴan takarar PDP, APC da LP.
Yayin da zabe ya kankama a mafi yawan rumfunan zaɓe, Asur Ighodalo ya bayyana damuwa kan abin da ya kira barazanar tsaro a sassan jihar yau Asabar.
Jam'iyyar PDP ta yi kira da babban Sufeto Janar na 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun da ya janye AIG shiyya ta bakwai daga aikin zaben gwamnan Edo.
Olumide Akpata ya bayyana cewa kawo yanzu ya samu bayanai marasa daɗi dangane da zaben gwamnan da ke gudana a jihar Edo, ya ce zai bincika lamarin.
Sabuwar rigima ta barke a wata rumfar zabe da ke karamar hukumar Orhionmwon ta jihar Edo a ranar Asabar bayan da jami'an INEC suka manta da takardar rubuta sakamako.
Jihar Edo
Samu kari