Jihar Edo
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ce tana da hurumin soke duk wani sakamakon zabe da aka ayyana ta hanyar tursasawa jami'in tattara sakamako.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya bayyana dalilinsa na ziyartar cibiyar tattara sakamakon zabe ta kasa mai zaman kanta a birnin Benin, babban birnin jihar.
Hukumar zabe ta INEC ta daura sakamakon zaben Edo kashi 98.58% a shafin IREV. Hakan zai taimaka wajen gano APC ko PDP ce ta lashe zaben gwamna a jihar Edo.
Wasu ‘yan bindiga sun sace akwatin zabe a Owan ta Yamma yayin zaben gwamnan Edo na 2024, a cewar jigon jam’iyyar PDP, Barista Godwin Dudu-Orumen.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta sanar da cewa za ta ci gaba da tattara sakamakon zaben gwamnan jihar Edo da safiyar ranar Lahadi.
Tawagar jami'an 'yan sanda sun kori gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki daga harabar ofishin hukumar zabe ta kasa da ke birnin Benin, babban birnin jihar.
Zabe a jihar Edo ya dauki sabon salo bayan Gwamnan Godwin Obaseki ya dira a inda INEC ke tattara sakamakon zabe yayin da APC ta bukaci ficewarsa.
Hukumar zabe ta INEC ta yi magana kan fara fitar da sakamakon zabe inda musanta fara sanar da yadda aka gudanar da zaben a yau Asabar a jihar Edo.
A yau mutane na zaben sabon gwamnan jihar Edo. Gungun kungiyoyi na Nigeria Civil Society Situation Room (NCSSR) sun ce an saye kuri’un talakawa a zaben da burodi.
Jihar Edo
Samu kari