Jihar Edo
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Sanata Adams Oshiomhole ya ce gwamnan Edo mai barin gado ya gama yawo a siyasance, ya faɗi haka ne bayan kammala zaɓe.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya tsallake rijiya da baya bayan kotu ta yi fatali da shari'ar da ke neman a tsige shi daga mukamin shugaban jam'iyya.
APC ta yi nasara a zaben Edo na 2024 kamar yadda hukumar INEC ta sanar. Rikicin PDP da na sarauta na cikin abubwan da suka jawo faduwar PDPa zaben Edo.
Bayan tattara sakamakon zaben jihar Edo, Hukumar zabe ta INEC ta tabbatar da Monday Okpebholo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben da aka yi.
Shugaban APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce za su yi amfani da dabarun siyasar Edo wajen karbe wasu jihohi a shiyyar Kusu maso Gabas.
A rahoton nan za ku ji cewa shugaban LP reshen jihar Edo, Kelly Ogbalo ya yi zargin cewa an tafka magudi a zaben da dan APC ya yi nasara bayan doke PDP da LP.
Babbbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta yi watsi da sakamakom zaɓen gwamnan jihar Edo da INEC ta sanar, ta ce mutane ɗan takararta suka zaɓa ba wani ba.
Kungiyar Yiaga Africa ta ce an tafka magudi a zaben gwamnan jihar Edo da APC ta lashe. Yiaga ta ce wasu jami'an INEC sun yi magudi da aringizon kuri'u a zaben Edo.
Mataimakin gwamnan jihar Edo ya fadi yadda suka hadu suka kayar da PDP a zabe. Ya ce su suka kayar da PDP saboda maganar ga gwamnan Edo ya fada musu.
Jihar Edo
Samu kari