Jihar Edo
A rahoton nan, za ku ji jam'iyyar PDP reshen jihar Ondo ta bi sahun uwar jam'iyyar wajen watsi da sakamakon zaben gwamnan Edo da ya na APC nasara.
Gwamnan Adamawa ya ce APC ta yi magudi a zaben gwamna da aka yi a Edo. Gwamnan PDP ya ce INEC ta goyi bayan APC yayin zaben Edo. Ya ce PDP ce ta lashe zaben.
A rahoton nan, zababben gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya dauki alkawarin daukaka jihar da zarar ya kama aiki a matsayin gwamna bayan zabarsa a ranar Asabar.
A ranar Asabar da ta wuce ne aka yi zaɓen gwamna a jihar Edo kuma APC ta samu nasara, sai dai aka ganin rikicin Obaseki da wasu ƙusoshi 5 ne ya kada PDP.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya ce an yi kwacen mulki a zaben Edo na 2024 kuma ya bukaci a tafi kotu. Obaseki ya ce an tafka kurakurai a zaben.
Rundunar 'yan sanda ta tura karin jami'anta zuwa cibiyoyin INEC, manyan kadarorin gwamnati da 'yan siyasa domin dakile duk wata barazanar tsaro bayan zaben Edo.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya ce nasarar APC a zaben Edo ya nuna akwai alamar talakawa sun amince da salon mulkin Bola Tinubu.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi murna bayan APC ta lashe zaben gwamna a jihar Edo. Buhari ya bukaci yan takaran PDP da APC su hada kai domin cigaba a Edo.
Dan takarar jam'iyyar APC, Monday Okpebholo ya samu nasarar cin zabe a kananan hukumomi 11 cikin 18 a zaben jihar Edo da aka gudanar tare da samun kuri'u 291,667.
Jihar Edo
Samu kari