Jihar Edo
A cikin wannan rahoton za ku ji cewa, jam'iyyar PDP reshen jihar Adamawa ta bayyana takaicin yadda hukumar zabe ta INEC ta fitar da sakamakon zaben Edo.
Kungiyoyin sa ido a kan zaben Edo sun yi watsi da sakamakon zaben da ya ba APC nasara a kan PDP. sun bukaci a sake bahasi kan sakamakon zaben Edo.
Yayin da aka sanar da sakamakon zaben jihar Edo, jam'iyyar PDP ta cigaba da kokawa kan yadda aka gudanar da zaben inda mataimakin daraktan kamfe ya fashe da kuka.
Oba na Benin ya fadi gaskiya kan zaben gwamnan Edo da APC ta yi a shekarar 2016. Jiga jigan APC su samu basaraken ne domin masa godiya kan zaben Edo na 2024.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an 'yan sandan Kano sun yi hatsarin mota a hanyarsu ta komawa jihar bayan gudanar da aikin zabe a Edo. 5 a cikinsu sun mutu.
Mataimakin gwamnan Edo, Mr. Philip Shaibu ya sake caccakar Gwamna Godwin Obaseki inda ya ce su ne gatan gwamnan a duk wani zaben da ake yi a jihar.
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Sanata Adams Oshiomhole ya ce gwamnan Edo mai barin gado ya gama yawo a siyasance, ya faɗi haka ne bayan kammala zaɓe.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya tsallake rijiya da baya bayan kotu ta yi fatali da shari'ar da ke neman a tsige shi daga mukamin shugaban jam'iyya.
APC ta yi nasara a zaben Edo na 2024 kamar yadda hukumar INEC ta sanar. Rikicin PDP da na sarauta na cikin abubwan da suka jawo faduwar PDPa zaben Edo.
Jihar Edo
Samu kari