Jihar Edo
Olumide Akpata, dan takarar Labour a zaben gwamnan Edo a 2024, ya bayyana matakin da ya dauka na kin kalubalantar sakamakon zaben da aka kammala kwanan nan a kotun.
Rigimar sarauta a jihar Edo ta haɗa fada a Majalisar Tarayya yayin da mambobinta suka kaure kan matsalar a yankin Okpella da ke karamar hukumar Etsako.
Gwamna Godwin Obaseki na Edo ya caccaki mataimakinsa, Philip Shaibu kan fitar da sanarwa inda ya ce ba shi da wannan iko saboda shi ba mataimakin gwamna ba ne.
Majalisar jihar Edo ta janye dakatarwar da ta yi ga mambobinta guda biyu a watan Mayun 2024 da ta wuce kan zargin neman tsige shugabanta da mukarrabansa.
Wasu tulin magoya bayan jam'iyyar PDP sun fita zanga-zanga a babban ofishin hukumar zaɓe INEC na jihar Edo, sun bukaci a soke sakamakon zaɓen gwamna.
Kungiyar SERAP ta bukaci shugaban hukumar INEC Farfesa Mahmood Yakubu da ya binciki zarge-zargen rashawa da laifuffukan zabe tsakanin gwamnoni da mataimakansu.
Dattawa da shugabannin yankin Okpella da ke jihar Edo sun yi fatali na nadin Lukman Akemokhue a matsayin sarki da Gwamna Godwin Obaseki ya yi a jihar.
Gwamnatin jihar Edo ta zargi mataimakin gwamna, Philip Shaibu ta shirya makarkashiya domin mamayar gidan gwamnati a ranar Litinin 30 ga watan Satumbar 2024.
Tsohon gwamnan Kano kuma shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya kawo ziyara jihar inda daruruwan mutane daga karamar hukumar Bichi suka tarbe shi.
Jihar Edo
Samu kari