Jihar Edo
Wani limamin cocin katolika, Rabaran Tsomas ya nuna halin dattako, inda ya mika kansa ga ƴan bindiga domin su saki ɗalibai 2 da suka yi garkuwa da su a Edo.
Hukumar kula da ingancin kayyaki ta kasa (SON) ta gargadi jama’ar kasar nan kan amfani da gas din CNG saboda an gano tarin matsalolin da ya ke dauke da shi.
Ruwan da ake kyautata zaton an sako shi ne daga madatsar ruwa a ƙasat Kamaru ya mamaye garuruwa akalla 25 a jihar Edo, mutane sun koma ƴan gudun hijira.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Kwamred Philip Shaibu ya sake taso mai gidansa, Gwamna Godwin Obaseki a gaba kan zargin almundahana da kudin al'umma.
Hukumomin Najeriya sun yi gaggawar mayar da martani bayan da wata mota mai amfani da gas din CNG ta fashe a wani gidan mai da ke garin Benin na jihar Edo.
Wata mota mai amfani da iskar gas na CNG ta fashe a wani gidan mai da ke jihar Edo. Lamarin ya jawo firgici yayin da wasu mutane suka samu raunuka.
Zababben gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya koka kan yadda gwamnatin Hodwin Obaseki ke ci gaba da karbo basussuka yayin da ake shirin mika masa mulki.
Akwai wasu gwamnoni a Najeriya da suka yi rusau da ya jawo cece-kuce inda ake zargin suna yi ne kawai saboda daukar fansa kan yan adawarsu a siyasa.
Wasu matasa sun kashe rayuka da dama a jihar Edo kan zargin garkuwa da mutane. Matasan sun kona ofihin yan sanda da kona shaguna da gidajen al'umma.
Jihar Edo
Samu kari