Matsin tattalin arziki
Rundunar 'yan sanda ta musanta rahoto da bidiyon da ake yadawa na cewa masu zanga-zanga a Kaduna sun kwace motarta mai sulke. Rundunar ta ce rahoton karya ne.
Gwamnatin Tarayya ta shirya fara siyar da shinkafar N40,000 mai nauyin 50kg a Najeriya ga ma'aikatan gwamnati domin ragewa al'umma halin da suke ciki.
Mukaddashin gwamnan jihar Katsina, Malam Faruk Lawal Jobe, ya bayar da izinin sassauta dokar hana zirga-zirga ta sa’o’i 24 a karamar hukumar Dutsinma.
Yayin da aka shiga rana ta shida a cigaba da zanga-zanga, wasu mazauna Kano sun koka kan yadda kayan masarufi da abinci suka yi wahalar samu a birnin.
Bola Tinubu ya sha suka kan jawabin da ya gudanar a jiya Lahadi 4 ga watan Agustan 2024 inda suka ce bai yi magana kan bukatun masu zanga-zanga ba.
Gweamnatin Kano ta dauki matakai shida na ganin ta magance matsalolin masu zanga-zanga yayin da kuma ta yi magana kan daga turar Rasha da aka yi a jihar.
Tun fara zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya an samu muhimman abubuwa da suka ja hankalin al'umma wanda suka hada da daga tutar Rasha da jawabin Tinubu.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan daba sun farmaki masu zanga-zanga da suka yi dafifi a kusa da ofishin Babajide Sanwo-Olu, gwamnan jihar Legas a ranar Litinin.
Solomom Dalung ya bayyana jawabin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi ranar Lahadi a matsayin wanda ba ya kunshe da saƙon komai game da zanga zanga.
Matsin tattalin arziki
Samu kari