Matsin tattalin arziki
Bayan fara rijistar ma'aikata kan cin gajiyar shinkafa mai rahusa kan N40,000 kacal, Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin siyar da shinkafar mai nauyin kilo 50.
Babban jakadan Biritaniya a Najeriya, Dakta Richard Mongomery, ya tabbatar wa dimbin ‘yan Najeriya mazauna kasar Birtaniya tabbacin tsaro a lokacin zanga zanga.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta duniya, Amnesty International ta caccaki hukumomin Najeriya bisa samamen da su ka kai ofishin kungiyar kwadago ta kasa.
Hukumar DSS ta karyata ikirarin da kungiyar kwadago ta yi na cewa hukumar ta tura jami'anta dauke da makamai zuwa hedikwatarta inda suka dauki littattafai da mujallu
Kungiyar Delta Delta Obedient Elders'Council ta yi martani ga Bola Tinubu kan maganar da ya yi a kan zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya da matasa suka yi.
Wasu mabarata a Kano sun roki jagororin da su ka shirya zanga-zanga su yi hakuri, su janye saboda su samu damar fitowa neman na kai wa bakunansu.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce tsare-tsaren Bola Tinubu a Najeriya su suka jefa al'umma cikin mawuyacin hali inda ya bukaci ya sauya salo.
Malamin addini kuma tsohon dan takarar shugaban kasa a APC Tunde Bakare ya yi kira ga yan siyasa kan bukatar talakawa, ya ce ba wanda ya dauki nauyin zang zanga.
Gwamnatin Kano ta gayyaci kungiyar 'yan kasuwar jihar domin gano dalilin tsadar kayayyaki tun bayan fara zanga-zanga a ranar Alhamis, lamarin da ya sa jama'a kokawa.
Matsin tattalin arziki
Samu kari