Matsin tattalin arziki
A wannan labarin za ku ji cewa ana can an fara sauraren shari'ar matasan da rundunar yan sandan kasar nan ta kama a lokacin zanga-zangar tsadar rayuwa.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta fara gina rukunin gidajen 'Renewed Hope' a karamar hukumar Tofa da ke jihar Kano inda aka fara da gidaje 500 a kauyen Lambu.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi tattaki zuwa karamar hukumar Gummi inda ambaliya ta ritsa da su. Ya ba da tallafin kudi da filaye ga wadanda abin ya shafa.
An yiwa Shugaban kasa, Bola Tinubu, alkalanci kan yadda ya tafiyar da zanga-zangar adawa da gwamnatinsa da aka kammala a fadin kasar nan kwanan baya.
Wasu rahotanni sun bayyana cewa ran Bola Tinubu da Nuhu Ribadu ya ɓaci kan rashin kawo bayanai game da zanga-zanga da kwace jiragen sama daga hukumomin DSS da NIA.
Ministar mata a Abuja, Uju Kennedy-Ohanenye ta sake wargaza wani gagarumin taro a Abuja saboda yawan barnar kudi da ake yi a taruka irin haka a birnin.
Shugaban kamfanin simintin BUA, AbdulSamad Rabiu ya bayyana cewa 'yan kasuwa da kuma faduwar darajar Naira ne suka kawo farashin siminti ke tsada a Najeriya.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi fatali kan korafin da aka yi game da masu zanga-zangar matsin tattalin arziki inda ta ce babu wasu gamsassun hujjoji.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar FCCPC ta ba ‘yan kasuwa wa’adin wata daya da su sauke farashin kayayyakin masarufi. Gwamnatin ta ce za ta dauki mataki.
Matsin tattalin arziki
Samu kari