Matsin tattalin arziki
Kungiyoyin Arewa da Kudu sun bukaci Bola Tinubu ya rage kudin man fetur. Hausawa, Yarabawa da Ibo sun yi magana ga gwamnatin tarayya da murya daya.
Kungiyar kwadago ta bukaci Bola Tinubu ya rage kudin mai, rage kudin wutar lantarki, sake shugaban kwadago, Joe Ajearo da kuma fara biyan sabon albashi na N70,000.
Tsohon mai magana da yawun Goodluck Jonathan, Dakta Reuben Abati ya ce yanzu haka tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari na can yana yiwa Najeriya dariya.
Jam'iyyar PDP ta fadawa shugaba Bola Tinubu wadanda suka dauki nayyib zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya. PDP ta ce yunwa ce ta saka yan Najeriya zanga zanga.
Yan Najeriya sun koka kan yadda suka gaza samun wajen da ake sayar da shinkafar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan N40,000 a birnin tarayya Abuja.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta ce babu maganar karin harajin VAT zuwa 10%, kamar yadda Ministan tattalin arziki, Wale Edun ya tabbatar.
Tsohon ministan harkokin kasashen waje, Bolaji Akinyemi ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya yi taka-tsan-tsan game da karbo bashi daga kasar Sin watau China.
Sanata Barau I. Jirbin ya jagoranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa rabon tallafin shinka ga al'ummar shiyyar Arewa maso Yamma. An ce an fara rabon tallafin a Kano.
Rahotanni sun bayyana cewa Sarkin Badagry, Aholu Toyi I ya tilastawa 'yan kasuwar Agbalata sauke farashin kayan abinci da sauran kayayyakin masarufi.
Matsin tattalin arziki
Samu kari