Matsin tattalin arziki
Tsohon shugaban NESG, Kyari Bukar ya bayyana cewa Bola Tinubu ya biyo hanya mai gargada wajen tuge tallafin man fetue shiyasa aka shiga ƙangin wahala.
Bankin CBN zai yi sanadiyyar da gwamnatin tarayya za ta samu biliyoyi na kudin shiga. Harajin tsaron yanar gizo zai kawowa Najeriya Naira biliyan 50 a 2024.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a kasar inda ya jingina laifin ga matakan da aka dauka a baya.
Kwamitin tsarawa da gyara albashin ma'aikata (NSIWC) ya tabbatar da cewa za a tabbatar da fara biyan mafi ƙarancin albashin N70,000 tun daga watan Yulin 2024.
Gwamnatin Taraba ta ce gwamnatin Bola Tinubu ba ta tura mata shinkafa tirela 20 da ta yi alkawari ba. Bola Tinubu ya yi alkawarin tura shinkafa jihohin Najeriya.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za ta fara sa ido kan wasu 'yan kasuwa a kasar nan domin tabbatar da cewa ba a cutar masu sayen kayayyaki.
Babban bankin Najeriya na CBN ya dawo da harajin tsaron yanar gizo ga yan Najeriya.CBN zai rika karbar O.005% yayin hulda da bankuna ta yanar gizo wajen yan kasa.
Yayin da aka tabbatar da fara biyan mafi ƙarancin albashin N70,000, Gwamnatin Tarayya ya yi barazanar tasa keyar ma'aikatu zuwa gidan yari da suka gaza biya.
Wani rahoto ya nuna cewa wasu gwamnoni 20 na Najeriya sun karbo bashin Naira biliyan 446 domin cike gibin matsalar da suka samu daga kudaden shigarsu.
Matsin tattalin arziki
Samu kari