Matsin tattalin arziki
A wannan labarin za ku ji yadda gwamnatin tarayya ta sake ba yan Najeriya hakuri kan halin kunci da wasu daga cikin manufofinta su ka tsunduma jama'a.
Sakataren gwamnatin tarayya ya lissafa manyan ayyukan da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi a Najeriya. Sakataren ya lissafa karin albashi cikin ayyukan.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kara daukar tsauraran matakai domin kara samun kudin shiga. Bola Tinubu zai kara bude kofofin haraji domin habaka tattali.
Dan majalisar dattawan kasar nan mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kira taron gaggawa da masu ruwa tsaki
A wannan labarin, shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana koda irin albaraktun kasa da Najeriya ke da su a taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79.
Kwamishinan yan sanda a jihar Lagos, Olanrewaju Ishola ya ce rundunarsu ta gayyaci shugaban matasa game da zanga-zangar da ake shirin yi a farkon watan Oktoba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kwaiwayi sakon tsofaffin shugannin kasar nan wajen mika bukatar yafe wa Najeriya da kasashe masu taso wa basussukan da su ka ci.
Kwamitin zaman lafiya karkashin Abdulsalam Abubakar zai yi taro domin samar da mafita ga matsalolin Najeriya. Kwamitin ya ce matsaloli sun yi yawa a kasar nan.
Bayan labarin sojan ruwa, Seaman Abbas Haruna, shirin Brekete Family ya sake zuwa da wani labarin ƴan sanda. waɗanda suka karɓe N1000 suka bar abun N800,000.
Matsin tattalin arziki
Samu kari