Matsin tattalin arziki
Wata kungiyar matasa a Arewa ta janye daga shiga zanga-zangar da ake shirin yi a ranar Talata 1 ga watan Oktoban 2024 inda ta shawarci sauran matasa kan haka.
Yayin da ake shirin shiga zanga-zanga a ranar Talata 1 ga watan Oktoban 2024, Gwamnatin Tarayya ta gurfanar da matasa kan zargin hannu a zanga-zangar watan Agusta.
Gwamnatin Bola Tinubu na kokarin ganin ta cimma shirinta na renewed hope kamar yadda aka bayyana a ranar Juma’a, cewa CREDICORP ta raba wa mutane sama da N3.5bn.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Omoyele Sowore ya ce babu mai hana su fita zanga-zanga a ranar 1 ga watan Oktoban 2024 inda ya ce ana cikin kunci.
Yayin wasu malamai ke haramta ko halatta harkokin 'mining' da 'kirifto', Farfesa Isa Pantami ya shawarci malamai kan magana game da abin da ba su da ilimi.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa hukumomin tsaro sun fara zama da jagororin shirya zanga zanga ranar 1 ga watan Oktoba domin shawo kansu su hakura.
Bola Tinubu ya nada Yemi Cardoso a matsayin gwamnan bankin CBN a Satumban 2023. Shekara 1 da kawo Cardoso ya canji Emefiele, Naira ta rasa kima da 51%
A watan nan aka fara tace danyen mai a matatar Dangote bayan shekaru ana jira. Za a ji abin da ya sa litar fetur ba ta da araha alhali ana samun fetur a matatar.
Ba tsadar Allah da Annabi ake samu a kasuwa ba, Shugaban Kamfanin BUA, Abdul Samad Rabiu ya nuna akwai hannun wasu mugayen 'yan kasuwan da ke Najeriya.
Matsin tattalin arziki
Samu kari