Matsin tattalin arziki
Gwamnatin Bola Tinubu na cigaba da shan suka kan karin kudin fetur da aka yi. An bukaci shugaba BolaTinubu ya rage kudin fetur domin saukakawa talakan Najeriya.
A wannan labarin za ku ji yadda rashin samun fahimtar juna tsakanin kamfanin mai na kasa (NNPCL) da dillalan man fetur zai iya jawo sabuwar matsala kan samuwar mai.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta ce ba mijinta, Bola Tinubu ne ya jefa 'yan Najeriya a mawuyacin hali ba. Ta ce nan da shekaru biyu komai zai canja.
Gwamnan Katsina zai karya farashin abinci wajen bude shaguna da za a rika sayar da abinci da araha. Za a bude rumbun sauki kamar yadda aka yi kantin sauki a Jigawa.
Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta karbo rancen makudan Daloli daga Bankin Duniya a cikin watanni 16 da shugaban ya fara mulkin kasar nan.
Ministar mata ta bukaci yan Najeriya su kara hakuri da shugaba Bola Ahmed Tinubu kan halin da ake ciki. Ministar ta yi albishir mai dadi kan samun saukin rayuwa.
Kamfanin man fetur na NNPCL ya kara kudin man fetur a Najeriya. An bayyana sabon farashin man fetur a jihohin Arewa da Kudu. Karin kudin fetur a mulkin Bola Tinubu
Labarin karin farashin litar fetur da ya bullo yau Laraba ya jefa mazauna kasar nan a cikin fargaba da bacin rai bisa manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
A wannan labarin, za ku ji shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana dalilin gwamnatinsa na daukar wasu matakan da su ka rikita tattalin arzikin kasar nan.
Matsin tattalin arziki
Samu kari