Matsin tattalin arziki
Kusa a APC ya yi kuka kan yadda lamura ke tafiya a mulkin Bola Tinubu. Jigon APC ya koka kan yadda darajar Naira ta karye da yadda ake nuna son kai a Najeriya
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya ce gwamnatin Najeriya ta san ba za ta iya magance matsalar tattalin arziki ba.
Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce lokacin tsayawa nuna adawa da sukar juna ya wuce, ya kamata su Atiku da Obi su shigo a tafi tare don ceto ƴan Najeriya daa ƙunci.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Kalu ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya na sane da halin da kasar nan ke ciki domin ya na shiga mutane.
Ministan kasafin kudi da tsare-tsare.na kasa, Abubakar Atiku Bagudu ya bayyana cewa dole yan kasar nan su sake lissafi wajen yin cefane domin babu kudi a kasa.
Bankin duniya ya ba Tinubu shara kan kar ya kuskura ya dawo da tallafin man fetur da farfado da darajar Naira wanda su ne tsare tsaren shugaba Bola Tinubu.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta sanar da kawo karshen tallafin man fetur da na musayar kudaden waje a hukumance. Gwamantin ta kuma dauki mataki kan rashin ayyuka.
Dakta Isa Yuguda, tsohon gwamnan jihar Bauchi, ya bayyana cewa Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta fara magance matsalar wutar lantarki da ta gaggari gwamnatocin baya.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi kira ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya sake tunani kan manufofinta na tattalin arziki, ya ce mutane na cikin wahala.
Matsin tattalin arziki
Samu kari