Matsin tattalin arziki
Sanata Adeniyi Adegbonmire SAN, mai wakiltar mazabar Ondo ta tsakiya, ya bukaci matasan Najeriya da su ci gaba da koyon sana'o'in dogoro da kawunansu.
Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan tsare-tsaren da ta kawo na tattalin arziki. Atiku ya ce an yi masa fashin kuri'u a zaben 2023 da ya gabata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jinjna yadda gwamnatinsa ta yi nasarar rage kudin da ake kashewa a kan basussukan da gwamnatin baya ta laftowa kasar nan.
Rahotanni sun bayyana cewa kamfanin sadarwa na MTN na Najeriya ya yi asarar N514.9bn (bayan an cire haraji) tsakanin watan Janairu zuwa Satumbar 2023.
APC ta koka kan yadda Atiku Abubakar ke cigaba da sukan gwamnatin Bola Tinubu a kan tsadar rayuwa a Najeriya. APC ta ce ya kamata Atiku ya zamo dattijo.
Ministan kudi da harkokin tattalin arziki, Wale Edun ya jaddada cewa tallafin mai ya tafi kenan har abada, ba gud] da ja da baya game da manufofin Bola Tinubu.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Doyin Okupe ya ce Shugaba Bola Tinubu na yin abin da ya dace kuma ƴan Najeriya za su kara ba shi dama a babban zaben 2027.
azauna wasu sassan babban birnin tarayya Abuja da ke tsarin samun hasken lantarki na 'band A' sun fara neman daukin gwamnatin tarayya wajen rage farashi.
Kimanin ’yan kasuwar mai hudu ne suka kashe Naira biliyan 833.49 wajen shigo da mai a cikin watanni tara na farkon shekarar 2024. Sun samu riba mai gwabin gaske.
Matsin tattalin arziki
Samu kari