Matsin tattalin arziki
Gwamna Babajide Sanwo-Olu ya gabatar da kasafin kudin 2025 na Naira tiriliyan 3 ga majalisar dokokin jihar Legas. Kasafin ya mayar da hankali kan dorewar ayyuka.
A wannan labarin, za ku ji gwamnatin tarayya ta bayyana matakin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki bayan fara kaddamar da manufofin Tinubu a kasar.
Kungiyar dattawan Arewa, ACF ta bukaci Bola Tinubu ya sauya tsare tsaren gwamnati kafin su kashe al'umma. ACF ta ce yanzu yanzu ya kamata a sauya tsare tsaren.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bukaci shugabannin Arewa da su zauna su nemo hanyoyin magance matsalolin da yankin ke fuskanta. Tinubu ya ce ba abin wahala ba ne.
Gwamna Inuwa Yahaya ya gabatar da kasafin kudin N320bn na shekarar 2025. Bangaren noma da ilimin manyan makarantu, da muhalli sun samu kaso dan kadan.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya nemi gwamnatin tarayya da ta yi wa yan Najeriya bayanin kan rashin cin moriyar arzikin da ake samu a bangaren gas da fetur.
Shugaba Bola Tinubu ya aikawa majalisar tarayya sako, ya neman amincewarta na karbo bashin N1.7trn domin cike gibin kasafin kudin 2024 na Naira tiriliyan 9.7.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce Najeriya ta amince ta shiga sabuwar kungiyar kawancen kasashen duniya saboda cimma burinta na kawar da yunwa da talauci.
Rahoton asusun bayar da lamuni na duniya (IMF) ya fito da halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki duk da fara amfani da manufofin Bola Tinubu.
Matsin tattalin arziki
Samu kari