Matsin tattalin arziki
Gwamnatin tarayya ta lissafa jihohi 25 da za su amfana da lamunin $500m da ta karbo daga bankin Duniya. An ce za a yi amfani da kudin wajen inganta albarkatun ruwa.
Babban limamin cocin katolikan na Sokoto, Bishop Mathew Kukah ya yi ikirarin cewa 'yan siyasa sun sanya talauci a cikin al'umma yayin da ilimi ya raunana a Arewa.
Hukumar NBS ta fitar da rahoton tattalin arzikin Najeriya na zango na uku na 2024. NBS ta ce an samu karuwar GDP da kaso 3.45 wanda ya zarce 2.54% da aka samu a 2023
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya rabawa matasa 25 tallafin Naira miliyan 7.5 a garin Onitsha da ke jihar Anambra, a matsayin tallafin sana'a.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin tarayya ya caccaki kalaman jagoran cocin katolika a Sakkwato, Mathew Kukah na cewa bisa kuskure Tinubu ya samu mulki.
Shugaban Cocin INRI Spiritual Evangelical, Primate Elijah Ayodele ya yi hasashen cewa shekarar 2025 za ta zamo mai tsanani ga 'yan Najeriya sakamakon tsadar rayuwa.
Kungiyar dattawan Arewacin Najeriya (NEF) ta ki amincewa da Dokar Gyaran Haraji, tana mai gargadin cewa dokar za ta iya haddasa rikici ga tattalin arzikin kasar.
Kungiyar daliban Najeriya (NANS) ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta magance yunwa da wahalar tattalin arziki da ke addabar 'yan kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta ciyo bashin N5.63trn daga hannun masu saka hannun jari na cikin gida domin samun damar cike gibin kasafin kudin shekarar 2024.
Matsin tattalin arziki
Samu kari