Matsin tattalin arziki
Dan Majalisa daga Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya yi magana kan batun sabon kudirin haraji inda ya ce kwata-kwata babu inda hakan zai cutar da talaka ko Arewa.
Wani babban jigo a APC ta jihar Osun, Mr Olatunbosun Oyintiloye ya koka kan tsadar abinci wanda a cewarsa galibin ƴan Najeriya ba su iya ci sau uku a rana.
Gwamnatin Legas ta tabbatar cewa ba ta da shirin haramta ruwan leda, tana mai da hankali kan magance sharar roba. Gwamnati ta gano masu kwacen ruwan leda.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya ba Majalisar Tarayya shawarwari kan kudirin haraji inda ya ce ya kamata a sake duba abubuwan da ke ciki.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana noma a matsayin hanyar kawo karshen yunwa, talauci da kuma rage shigo da abinci a kasar nan. Ya fadi alfanun jami'o'in noma.
Majalisar Matasan Arewa ta caccaki Sanata Barau Jibrin da ya jagoranci zaman Majalisar kan sabon kudirin haraji inda ta ce kwata-kwata bai kishin yankin Arewa.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Benue, Philip Agbese ya yabawa Bola Tinubu kan sabon kudirin haraji da ke gaban Majalisa inda ya ce yan Najeriya za su yaba masa.
Fitaccen lauya, Bulama Bukarti ya bayyana irin illar da kudirin harajin da Bola Tinubu ya kawo zai yiwa tattalin arzikin Arewa inda ya ce za a nakasa yankin.
Yayin da ake ta ka-ce-na-ce kans sabon kudurin haraji a Najeriya, mun tattaro maku wasu kasashen duniya da jama'arsu ba su san biyan harajin kudin shiga ba.
Matsin tattalin arziki
Samu kari