Hukumar EFCC
Gwamnatin Jihar Kebbi ta musanta zargin cewa tana da hannu a binciken da hukumar EFCC da ake yi wa tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami a Abuja.
Babbar Kotu a birnin Abuja ta amince da belin wucin gadi da hukumar EFCC ta ba tsohon ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige.
Kotu ta ki amincewa da bukatar beli da Abubakar Malami ya shigar, tana cewa zamansa a hannun EFCC ya halasta bisa ingantaccen umarnin wata babbar kotun.
Hukumar EFCC ta kai samame gidajen tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami a Abuja da Birnin Kebbi. An kai samame gidan da 'yar Buhari, Hadiza ke zaune.
A labarin nan, za a ji yadda bokaye da ke ikirarin amfanin da aljanu wajen samawa jama'a kudi suka fada hannun ECC bayan an dade ana fakonsu a Legas da Osun.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Tsohon Antoni Janar kuma Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bukaci shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ya cire kansa a bincikensa.
Fadar shugaban kasa ta yi wa 'yan adawa martani game da kama 'yan adawa da EFCC ta yi. Ta ce Bola Tinubu ba shi ba EFCC umarni ta cafke 'yan jam'iyyar adawa.
Tsohon Ministan shari'a a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Abubakar Malami, ya yi sabon zargi kan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC.
Hukumar EFCC
Samu kari