Hukumar EFCC
Akalla gwamnonin jihohi 16 ne a Najeriya suka maka hukumar yaki da cin hanci ta EFCC a gaban Kotun Koli da ke birnin Tarayya Abuja kan dokar da ta samar da ita.
A wannan labarin, za ku ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana yadda cin hanci da rashawa ya kassara Najeriya da hana ta cigaba mai dorewa.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta gaza yin zama kan karar da tsohuwar ministar man fetur Diezani Alison-Madueke ta shigar na hana EFCC kwace kadarorinta.
Hukumar EFCC ta bayyana damuwarta kan yadda kotunan kasar ne ke kawo mata tsaiko a yaki da cin hanci da rashawa a wasu jihohi 10. Olanipekun Olukoyede ya magantu.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bukaci da ta yi watsi da bukatar tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya shigar a gabanta.
Kungiyar APC Akida Forum ta fito ta nemi afuwa a wajen karamin ministan tsaro, Bello Matawalle kan zanga-zangar da ta yi a hedkwatar EFCC domin a bincike shi.
A wannan labarin, za ku ji cewa babbar kotun tarayya da ke zamanta a Maitama ta bayar da sammacin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, kuma ya bayyana gabanta.
Kotun tarayya da ke Abuja ta ba da belin tsohon gwamnan Taraba a kan N150m. EFCC na zargin tsohon gwamnan da karkatar da kudi har N27bn a jihar Taraba.
Mataimakin gwamnan CBN ya zargi Emefiele da yaudarar Buhari yayin canza kudi a 2022. Ya ce ba a bi tsarin da Buhari ya fada ba yayin canza sabon kudin Najeriya.
Hukumar EFCC
Samu kari