Hukumar EFCC
Jam'iyyar NNPP ta kasa ta kalubalanci hukumar EFCC kan binciken Sanata Rabiu Kwankwaso ba tare da hujjoji ba inda ta ce sanatan mutum ne jajirtacce.
A jiya ne hukumar EFCC ta bukaci babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tuhumi manyan lauyoyin Najeriya guda biyu kan gaza gabatar da Yahaya Bello gaban kotu.
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya ba da umarnin a cafko jami'an hukumar da suka kai samame ɗakunan otel a Legas.
Ministan ma'adanai Dakta Dele Alake ya tona asirin wani dan damfara mai kokarin cutar mutane da sunansa ta manhajar Whatsapp. Ya ce ana bicike kan mutumin.
Lauyan da ke wakiltar tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, a shari'ar da yake yi da hukumar EFCC, ya bukaci kotu ta amince ya daina wakiltarsa.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya nemi alfarmar hukumar EFCC yayin da ake ci gaba da tuhumarsa kan badakalar N80bn inda ya bukaci mayar da shi jihar.
Wata babbar da ke zamanta a Gwagwalada, Abuja ta yiwa sanatan bogi, Tom Makwe daurin shekara biyu bayan kama shi da laifi damfara ta kafar intanet.
Babbar kotun tarayya a Legas ta kwato $1.4m daga wajen Godwin Emefiele da ya tara bisa cin hanci da rashawa. Hukumar EFCC ce ta shigar da kara gaban kotun.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya CBN, Mista Godwin Emefiele ya buƙaci babbar kotun tarayya mai zama a Abuna ta sakarmasa fasfo dinsa ya fita waje.
Hukumar EFCC
Samu kari