Hukumar EFCC
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba ya tsoron hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC&..
Mai alfarma Sarkin Musulmi, gwamnonin Arewa, matar Bola Tinubu, ministan matasa sun halarci taron samar da tsaro da EFCC ta shirya a fadar shugaban kasa a Abuja.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya nuna kaduwarsa kan yadda wani yaro dan shekara 17 ya yi kutse a cikin na'urarsa a yayin da ya ke gwada fikirarsa.
A halin yanzu dai ana ci gaba da gudanar da taron kasa kan dakile aikata laifuffuka ta yanar gizo wanda hukumar EFCC ta shirya a dakin taro na fadar shugaban kasa.
Kotun Koli ta tanadi hukunci a karar da gwamnoni 16 na Najeriya suka shigar inda suke bukatar a rusa hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa.
A yau ne Kotun Kolin za ta yanke hukunci kan karar da gwamnatocin jihohi 19 suka shigar na kalubalantar kundin tsarin mulkin kasar kan kafa hukumar EFCC.
Yayin da jihohi 16 suka shigar da korafi inda suke kalubalantar dokar da ta samar da hukumar EFCC da cewa ba a bi ka'ida ba, jihar Anambra ta janye daga shari'ar.
Hukumar da ke yaki da masu yi wa kasa zagon kasa (EFCC) ta sake gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed a gaban kotu kan badakalar kudade.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta samu nasarar kwato N200bn a cikin shekara daya. EFCC ta sa an yankewa mutane 300 hukunci.
Hukumar EFCC
Samu kari