Hukumar EFCC
An tsaiko a shari'ar tsohon Ministan wuta a gwamnatin Muhammadu Buhari, Saleh Mamman saboda rashin lafiya inda ya yanke jiki ya fadi. Alkali ya tausaya masa.
Kungiyar kwadago ta ce za ta taya hukumar EFCC yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya. Shugaban kungiyar kwadago, Joe Ajaero ne ya bayyana haka a yau Alhamis.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare tsohon ministan lantarki, Saleh Mamman a gidan yarin Kuje har sai an duba bukatar neman belinsa.
Hukumar yaki da cin hanci ta EFCC za ta gurfanr da tsohon Ministan makamashi, Saleh Mamman kan tuhume-tuhume guda 12 da suka saba dokokin kasa har na N33bn.
Daya daga shaidun hukumar hana yiwa tattalin arzikin Najeriya ta'annti (EFCC) ta bayyana yadda tsohon gwamnan bankin CBN ya boye kudi a asusun matarsa.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta sanya ranar 17 Yuli, 2024 domin yanke hukunci ka bukatar tsohon gwamnan babban bankin kasa, Godwin Emefiele.
Babban alkalin babbar kotun tarayya, Mai shari’a John Tsoho, ya ki amincewa da bukatar Yahaya Bello na mayar da shari’ar damfarar tsohon gwamnan zuwa jihar Kogi.
Rahotanni sun bayyana cewa hukumar EFCC ta sanya Yahaya Bello cikin jerin sunayen wadanda INTERPOL za ta sanyawa ido a kasashe uku na Arewacin Afrika.
An kama wasu ma'aikatan banki bisa zarginsu da sace kudin wani mutumin da ya rasu ya barwa magada. Yanzu haka ana bincike don gurfanar dasu a kotu.
Hukumar EFCC
Samu kari