Hukumar EFCC
Cikakkun bayanan kadarori, $2.04m da hannayen jari da babbar kotun tarayya dake zamanta a Legas ta bukaci tsohon gwamnan CBN Godwin Emefiele ya dawo da su.
Hukumar EFCC ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ne ya yanke shawarar saka Naira biliyan 50 cikin asusun ba da lamun ilimi na Najeriya (NELFUND).
Hukumar yaki da cin hanci da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta tsare shugaban hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), Jalal Arabi da sakatarensa.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta nemi gwamnatin tarayya ta samar da kotu na musamman saboda barayin fetur don saukaka hukunci.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta sahalewa hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta rufe asusun kirifton wasu mutane hudu.
Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta na zargin tsohon hadimin Mallam Nasir El-Rufai mai suna Mr. Jimi Lawal kan zargin badakalar N11bn na kwangila.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a jihar Kano ta bankado yadda aka sace kudi N50bn daga asusun jihar aka saye gidaje a biranen Abuja, London da Dubai.
Hukumar yaki da cin hanci da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta samu gagarumar nasara a yakin da take yi da cin hanci cikin shekara daya.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta gayyaci shugaban hukumar aikin hajji na kasa (NAHCON) domin jin yadda aka yi da tallafin N90bn ga alhazan bana.
Hukumar EFCC
Samu kari