Hukumar EFCC
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi magana kan batun soke hujumar EFCC mai yaki da rashawa a Najeriya. Ya ce gyara ya kamata a yi mata.
Kotun tarayya da hana belin jami'in Binance a kan zargin karya dokar haraji. Ya bukaci a ba shi beli ne domin duba lafiyarsa na tsawon mako 6 amma lauyan EFCC ya ki.
Shaidan da hukumar EFCC ta gabatar a gaban kotu kan shari'ar tsohon ministan makamashi, Saleh Mamman, ya ce ya siya kadarori da kudin aikin lantarki na Mambilla.
Akalla gwamnonin jihohi 16 ne a Najeriya suka maka hukumar yaki da cin hanci ta EFCC a gaban Kotun Koli da ke birnin Tarayya Abuja kan dokar da ta samar da ita.
A wannan labarin, za ku ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana yadda cin hanci da rashawa ya kassara Najeriya da hana ta cigaba mai dorewa.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta gaza yin zama kan karar da tsohuwar ministar man fetur Diezani Alison-Madueke ta shigar na hana EFCC kwace kadarorinta.
Hukumar EFCC ta bayyana damuwarta kan yadda kotunan kasar ne ke kawo mata tsaiko a yaki da cin hanci da rashawa a wasu jihohi 10. Olanipekun Olukoyede ya magantu.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bukaci da ta yi watsi da bukatar tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya shigar a gabanta.
Kungiyar APC Akida Forum ta fito ta nemi afuwa a wajen karamin ministan tsaro, Bello Matawalle kan zanga-zangar da ta yi a hedkwatar EFCC domin a bincike shi.
Hukumar EFCC
Samu kari