Hukumar EFCC
Hukumar EFCC ta yi bincike kan bidiyon cin zarafin naira a wani biki a Kano, inda aka zargi Fauziya Goje, amma bincike ya tabbatar da cewa ba ta da alhakin hakan.
Wata kungiya mai suna APC Youth Vanguard ta nuna damuwa kan yadda tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ki yarda ya bayyana gaban kotu kan zargin da ake masa.
Gwamnan jihar Edo mai barin gado, Godwin Obaseki ya ce an faɗa masa EFCC ta gama shirin yin ram da shi bayan ya miƙa mulki ga sabon gwamna a makon gobe.
Kungiyoyin yaki da cin hanci sun taso shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje a gaba inda suka bukaci hukumar bukaci EFCC ta cafke shi kan cin hanci.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana irin ayyukan alheri da ya yi a mulkinsa musamman a bangaren ilimi inda ya ce bai tsoron hukumar EFCC ko kadan.
Jami'an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) sun kama tsohon gwamnan jihar Delta kan zargin karkatar da Naira tiriliyan 1.3
Shahararren dan daudu da aka fi sani da Bobrisky ya tsere daga Najeriya bayan kamun da EFCC ta masa. Bobrisky bai bayyana kasar da ya tafi ba har yanzu.
Hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa EFCC ta kama Akanta Janar nanjihar Edo da wasu mutum 4 da ke da hannu idan za a cire kudi a lalitar gwamnati.
Babbar kotun tarayya mai zama a Legas ta kara kwace makudan kudi, kadarori da hannun jari da ake zargin suna da alaƙa da tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
Hukumar EFCC
Samu kari