Hukumar EFCC
EFCC ta gurfanar da wasu mutum hudu a Kaduna bisa damfara da satar N197,750,000. Kotun ta bada umarnin tsare su, tare da dage sauraron belinsu zuwa Maris 17.
Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya ta bayyana cewa ta sanya N50bn da kwato a hannun barayin gwamnati da masu zamba a asusun NELFUND.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta bayyana cewa ta kwato kudade mafi yawa a shekarar 2024 daga hannun barayin da suka sace kudin gwamnati.
Bayan kama tsohon gwamnan Akwa Ibom, Gwamnan jihar, Umo Eno, ya nesanta gwamnatinsa daga zargin rashawa na ₦700bn da EFCC ke yi wa Udom Emmanuel.
Hukumar EFCC ta ja hankalin al'umma kan cin hanci da rashawa bisa da cin dukiyar mutane bisa zalunci. EFCC ta jawo ayar Kur'ani domin gargadin jama'a.
Tsohuwar Ministar harkokin mata, Uju Kennedy Ohanenye ta na fuskantar tuhuma a kan kartatar da kudade, saba dokar sayo kayayyak i da almundahanar kudade.
Kwamishinonin da suka yi aiki a karkashin tsohuwar gwamnatin jihar Kaduna sun yi zargin cewa hukumar ICPC da kotu za su kwace kadarorin wasu bayin Allah.
Watanni biyar bayan dakatar da ita, hukumar EFCC tana bincikar tsohuwar ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye, kan zargin karkatar da kudade har N138m.
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Kaduna ta sahale wa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kwato wasu kudi da ake zargin an boye a lokacin Nasir El-Rufa'i.
Hukumar EFCC
Samu kari