Hukumar EFCC
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya kori jami'ai da aka kama da laifin cin hanci da rashawa. Shugaban ya ce za a cigaba da korar wadanda aka kama da laifi.
Rahoton Yiaga Africa ya nuna yadda APC da PDP saka saye kuri'u a zaɓen Ondo. Talakawa sun sayar da kuri'unsu a zaben a kan N5,000 zuwa N10,000 a zaben Ondo.
Bobrisky ya zargi EFCC da majalisar kasa da take hakkinsa ta hanyar tsare shi kan wani sautin murya da ba a tabbatar da sahihancinsa ba. Ya shigar da kara kotu.
PDP ta zargi APC da sayen kuri'a da rana kayayyaki da masu zabe a zaben gwamnan jihar Ondo na 2024. PDP ta buƙaci EFCC da yan sanda su kama yan APC.
Tsohon gwamnan jihar Delta, Dr. Ifeanyi Okowa ya bayyana cewa wasu mutane ne suka cinno masa hukumar yaki da rashawa EFCC saboda wani burinsu na siyasa.
Kotun kolin Najeriya ta raba gardama, ta yi fatali da karar da wasu jihohi a suka kalubalanci halascin kafa hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC.
An yada wani faifan bidiyon dan kasar China ya yayyaga kudin Najeriya a gaban jami'an hukumar LASTMA a jihar Lagos bayan rufe masa kamfani da aka yi.
Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta ba da belin tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ta haramta masa fita zuwa wata ƙasa.
Shugaban hukumar aikin hajji ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan ya tabbatar da cewa ana samun badakalar a hukumar, musamman a baya bayan nan.
Hukumar EFCC
Samu kari