Jihar Ebonyi
A jihar Ebonyi, kisan ya jawo Gwamna ya sa a damke Shugaban Jam’iyyar APC. Kwanaki wamnatin David Umahi ta ci jam’iyyar APC tarar N5m saboda laifin saba doka.
Wani hadimin gwamnan jihar Ebonyi ya rasa rayuwarsa sakamakon mummunan hatsarin motan da ya rutsa da shi, an ce ya mutu ne yau da safe a wani Asibiti a jiha.
Gwamna Dave Umahi ya ci Jam’iyyarsa tarar N5m a dalilin saba dokar Kamfe. Gwamnatinsa ta nuna rashin sanayya, ta ce a biya kudin ta asusun hukumar karbar haraji
Dr Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasar Najeriya ya gabatar da lambar yabo ta 'Ebony Hall of fame' ga tsohon shugaban kungiyar gwamnoni, NGF, Kayode Fayemi.
Yar tsohon shugaban kasa na mulkin sojan Najeriya, Gumsu Sani Abacha ta ce cancanta ne ba maula tasa gwamna Umahi ya saka sunan mahaifinta a filin wasanni ba.
Gwamnan Jihar Ebonyi, David Umahi, ya ba da umarnin kama wadanda suka dafa abinci mara dadi wajen wani shagali na Kirsimeti da aka shirya a makon da ya gabata.
Wata majiya ta bayyana cewa marigayin na a hanyarsa ta zuwa Onitsha daga Anambra don halartan bikin suna lokacin da yan bindigar suka farmake shi da kashe shi.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bukaci a cafke Kukun da Tayi abincin Liyafar Kirsimati da ya shiryawa matan da mijinsu ya rasu da dattawa a jiharsaa.
Rundunar yan sandan Najeriya ta gano abun da ta bayyana a matsayin babban masana’antar kera bama-bamai wanda mambobin kungiyar yan aware na IPOB ke gudanarwa.
Jihar Ebonyi
Samu kari