Jihar Ebonyi
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun bude wa tawagar dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressives Grand Alliance a jihar Ebonyi,Bernard Odo wuta
Hon Francis Nwifuru, dan takarar Gwamnan Jihar Ebonyi a jam'iyyar APC a Jihar Ebonyi ya shawarci kabilar Ezza su jefa masa kuri'a idan ba haka za su yi nadama
Babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa PDP fa sanar da ɗaukar matakin dakatarwa kan shugaban jam'iyya na jihar Ebonyi, Okoroafor, bisa zargin yi mata zagon ƙasa.
A Ebonyi, Machiavelli Ụzọ da wasu ‘yan dabar siyasa sun jibi wani mawaki, jami’an ‘yan sanda sun zo inda abin ya faru suka ceci sa a lokacin da ya yi raga-raga.
Rundunaar yan sandan jihar Ebonyi ta yi ram da shugaban APC na jiha da wasu mutane sama da 20 da take zargi da daukar nauyin kashe-kashe da kone kone a jihar
An samu tsaiko a wata jihar Kudu yayin da wasu 'yan bindiga suka farmaki mambobin jam'iyyar APC a lokacin da suke tsaka da gudanar da taron jam'iyyar a jihar.
Rahotanni sun bayyana cewa magoya bayan jam'iyyar APC biyu ne suka riga mu gidan gaskiya yayin da hatsari ya rutsa da motarsu a hanyar zuwa jamfe a Ebonyi.
Shugabar matan jam'iyyar APC a wata jiha ta bayyana matsayarta game da zaben da ke tafe da kua yadda ta tsara tafiyar da lamuranta. Ta ce ta rabu da 'yan APC.
Babban jigon jam’iyyar APC a jihar Ebonyi Dr Paul Okorie, ya yi murabus daga matsayin dan jam’iyyar APC mai mulki gabannin babban zaben shugaban kasa na 2023.
Jihar Ebonyi
Samu kari