Jihar Ebonyi
Babbar Kotun tarayya ta kori shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar Ebonyi daga matsayin ɗan takarar APC a mazaɓar Ezza ta arewa maso yamma a 2023.
Babbar Kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta rsuhe zabukan fidda gwanin PDP a jihar Ebonyi, ta baiwa jam'iyyar kwanaki 14 ta canza zaben.
Gwamnoni irinsu Samuel Ortom, David Umahi, AbdulRahman AbdulRazaq, Solomon Lalong, Dapo Abiodun da Nyesom Wike sun maida martani ga kalaman Muhammadu Buhari.
Wasu mutane da ba a san ko su waye ba sun kai farmaki Ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa dake Ebonyi inda suka banka masa wuta tare da kone Kayayyaki.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Ahmed Bola Tinubu ya samu sarautar gargajiya a jihar Ebonyi da ke kudu maso gabas yayin da ya tafi jihar yin kamfen.
gwamnan jihar ebony david umahia yace yana goyan bayan takarar dan jam'iyyar APC na shugabn kasa bisa dari, ya bayyana hakan yayin da ake kaddamar da aiki.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, yace ko kaso 10 jam'iyyun adawa ba zasu samu ba jigar Ebonyi kuma sun shirya kafa tarihin shirya gangamin da baa taɓa ba.
Yayin da bukin kirsimeti da Sabuwar shekara ke ƙaratowa, Gwamna Umahi na jihar Ebonyi, ya umarci a gwangwaje kowane ma'aikaci da kyautar N15,000 da albashinsa.
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya haramta yin kamfen din siyasa a makarantun gwamnati na jihar. Mista Umahi ya kuma haramta wa masu acaba aiki daga karfe
Jihar Ebonyi
Samu kari