Kasar waje
Kamfanonin kasar Faransa manya-manya guda uku sun tafka asara bayan kaddamar da juyin mulki a kasar Gabon a yau Laraba 30 ga watan Agusta da sojoji su ka yi.
Hukumomi a kasar Indiya sun dauki matakin rufe makarantar da aka ci zarafin dalibi Musulmi wanda malamar makarantar ke umartan sauran dalibai kan dukan dalibin.
Sojin Jamhuriyar Nijar sun datse ruwa da kuma wutar lantarki zuwa ofishin jakadancin Faransa bayan wa'adin da su ka bai wa jakadan kasar ya cika na sa'o'i 48.
Hukumar NEMA ta gano shirin kasar Kamaru na kokarin ballo ruwa daga cikin kasar zuwa Najeriya. Hakan zai shafi jihohin Najeriya da wasu yankunan kasar Kamaru.
Bola Tinubu ya fadi yadda ya hana Sojojin ECOWAS shiga Nijar bayan an yi juyin mulki. Shugaban kasar ya ce ana cikin tsaka mai wuya, amma ya hana a shiga yaki.
Sojojin juyin mulkin Nijar sun umarci dakarunsu da su tsaya cikin shiri yayin da kungiyar ECOWAS ke shirin afkawa kasar bayan kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum.
Kasar Faransa ta bayyana fushi tare da bayyana daukar mataki nan kusa game da umarnin koran jakadanta a jamhuriyar Nijar. Ta bayyana abin da zai faru gaba.
Wani Fasto mai suna Meshack Aboh ya shawarci maza musamman Kiristoci da su auri mata fiye da daya saboda hakan na kara tsawon rai, ya ce yanzu haka matansa biyu
A karon farko, kasar Indiya ta yi nasarar saukar da kumbonta a kusurwar Kudu ta duniyar wata bayan kumbon Rasha ya tarwatse a kokarin cilla shi duniyar wata.
Kasar waje
Samu kari