Kasar waje
Babban sufen ƴan sandan Najeriya ya bayyana cewa ɗaya daga cikin waɗanda suka kullla rikicin Sudan ya shigo Najeeiya domin shirya yadda za a ruguza ƙasar nan.
Wata mata mai suna Ella Jeffery ta dauki hankulan masu amfani da shafukan sada zumunta da hukumar shige da fice da ta kasa bayan yaga fasfon mijinta.
Gwamnatin Poland ya buƙaci mahukuntan Najeriya su yi hakuri su sako ƴan kasarta bakwai da jami'an tsaro suka kama ds laifin ɗaga tutar Rasha a Kano.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa za su cigaba da zama da kasashen Nijar da Mali da Burkina Faso domin dawowa ECOWAS inda ya ce za su inganta tsaro.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan mutuwar tsohon shugaban CAF Issa Hayatou. Marigayi Issa Hayatou ya rike mukaddashin shugaban FIFA.
Shugaban hukumar kwastam na ƙasa, Bashir Adeniyi ya ce ana sa ran za a samu saukar farashin kayayyaki a nan ba da jimawa ba yayin da aka dakatar da haraji.
Daga karshe, Kungiyar ECOWAS ta yi magana kan zanga-zangar da ake yi a Najeriya inda ta jajantawa wadanda suka rasa rayukansu tare da ba da shawara.
Gwamnatin Najeriya ta bukaci al'ummar Najeriya da ke Birtaniya da su yi taka tsantsan kan shiga taruka da zanga zanga bayan an fara zanga zanga a Birtaniya.
Firaminstar kasar, Sheikh Hasina ta ajiye aiki sannan ta gudu daga kasar bayan akalla jami'an tsaro sun kashe mutane sama da 300 yayin arangama da jami'an tsaro.
Kasar waje
Samu kari