Kasar waje
Mun tattaro lokutan da Sojoji su ka yi tawaye, su ka hambarar da Gwamnatin farar hula a kasar Nijar na tsawon shekaru 40. A 1974 aka fara kifar da Hamani Diori.
Fafaroma Francis ya roki kasashen duniya da su shiga tsakani don zaman lafiya bayan ECOWAS ta ki amincewa da tsarin ba da mulki na sojojin Jamhuriyar Nijar.
Janar Abdourahamane Tchiani ya yi wa 'Yan jahmuriyyar Nijar jawabi a gidajen talabijin, ya ce za su mikawa farar hula mulki bayan ankawo kundin tsarin mulki.
Yayin da ake ci gaba da samun tsaiko ga tattalin arzikin Afrika, kasar Gambia ta sanar da hana jami'an gwamnati zuwa kasashen waje, ciki har da shugaban kasar.
A yau ne wakilan ECOWAS suka samu ganawa da hambararren shugaban kasan Nijar, Mohamed Bazoum. An bayyana yadda hakan ya samo a asali a karshen mako da zai kare.
'Yan Nijar da ke jihar Kano sun yi zanga-zangan nuna goyon bayan hambararren shugaban kasar, Mohamed Bazoum da kuma kungiyar ECOWAS a kokarinsu na kawo gyara.
Wani dan nahiyar Afrika ya shafe shekaru 20 a kasar Kanada amma bai tara kudin da suka kama kara suka karya ba. Ya ce yanzu dai ya dawo ya ci gaba da yi a gida.
Kungiyar ECOWAS ta tabbatar da cewa a yanzu sojojinta sun shirya shiga kasar Nijar umarni kawai su ke jira bayan sojin kasar sun yi fatali da tayin da ake musu
Jagoran kungiyar Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya bayyana cewa kasashen Faransa da Amurka ne ke rura wutar rikici tsakanin Najeriya da Nijar.
Kasar waje
Samu kari