Kasar waje
Wata budurwa Judith da ta je Ingila hutu na kankanin lokaci ta sha mamaki bayan ganin yadda ake samun kudade, ta ce anya za ta dawo Najeriya kuwa saboda kudi.
Shugaban kasar Najeriya zai tafi kasar Indiya domin ya halarci taron kungiyoyin G-20 da za ayi a birnin New Delhi a Indiya tare da wasu daga cikin ministocinsa.
Rahoton da muke samu daga gidan gwamnati ya bayyana yadda aka sanar da yiwuwar tafiyar Bola Ahmad Tinubu zuwa kasar waje a ranar Litinin mai zuwan nan; gobe.
Kwanan nan ta sauka daga kujerar ta a hukumar NDDC, sai ga shi an zargi Lauretta Onochie da kutsawa gidan wasu Bayin Allah a Ingila, ta na kokarin cin zarafinsu
'Yan Nijar sun yi zanga-zangar nuna adawa da ci gaba da zaman sojojin Faransa a cikin kasarsu, inda suka nemi a fice musu daga kasa cikin kankanin lokacin.
Bayan Shugaba Tinubu ya cire tallafin mai, 'yan Najeriya sun shiga mayuyacin hali na tattalin arziki a kasar da kuma tashin farashin kayayyaki na masarufi.
Dukkan jakadun Najeriya za su dawo gida nan da karshen watan Oktoba biyo bayan umarnin shugaban kasa Tinubu cewa su gaggauta dawowa bayan dakatar dasu aiki.
An bayyana bude iyakokin kasar Gabon bayan shafe kwanaki da rufe ta bayan yin juyin mulkin soja a makon da ya gabata. An abyyana dalilin yin juyin mulkin kasar.
Fitaccen malamin addinin na na cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya bayyana cewa ya hasaso juyin mulki a wasu ƙasashen Afrika 3.
Kasar waje
Samu kari