Kasar waje
Rahotanni sun bayyana cewa ana zargin wasu 'yan kasar China da laifin kashe Emmanuel a kasar Philippines a Oktoba, 2023. Sannan ana neman N35m don dawo da gawarsa.
Iyalan Joy Nsude, sun shiga dimuwa da makoki yayin da rahotanni suka ce mahaifiyar ‘ya’ya biyu ta rasu bayan ta yi magana da mijinta ta wayar tarho.
An bayyana yadda motocin da Saudiyya ta tura Gaza suka isa yankin a kokarin kai tallafi kasar da ke fama da addabar yakin Isra'ila a cikin 'yan kwanakin nan.
A jiya Najeriya da gwamnatin Saudi Arabiya su ka shiga wata yarjejeniyar harkar mai da gas. Hadimin Ministan ya nuna a dalilin haka, za a samu cigaba a harkar.
Yayin da rikici ya ki ci ya ki cinyewa, Isra'ila ta dauki matakin tsagaita wuta na awanni hudu a ko wace rana don bai wa fararen hula damar ficewa a Arewacin Gaza.
Duniya na cigaba da kallo yayin da Sojojin Israila su ke kisan kiyashi a Falasdin bayan Hamas sun hallaka Yahudawa 1400 a harin 7 ga watan Oktoban bana.
Za a fahimci cewa ashe Janar Sani Abacha bai saci wani kudin Najeriya daga baitul-mali ba, ya saida mai ne ta hannun wasu saboda takunkumin da aka kakaba masa.
An bayyana yadda kasar Kenya ta fara kera wayoyin hannu, ake rabawa 'yan kasar a matsayin bashin da za su iya biya bayan wani lokac; babu tsada ko kadan.
Bolivia da ke Latin Amurka ta yanke alaka da Isra'ila kan harin ta'addanci yayin da kasar ke kai hare-haren kare dangi kan Gaza wanda ya yi sanadin rayuka da dama.
Kasar waje
Samu kari