Kasar waje
Kotu a kasar Sweden ta daure dan gwagwarmaya Rasmus Paludan a gidan kaso kan cin zarafin Musulunci da Musulmai inda ya kona Alkur'ani yayin zanga-zanga.
Mataimakin shugaban kasar Equatorial Guinea, Teddy Nguema ya bayyana matakin da gwamnatin kasar za ta dauka bayan samun jami’inta da lalata da mata akalla 400.
Gwamnatin Gombe ta rattaba hannu da kamfanin China18th Engineering ta kasar Sin domin kawo karshen matsalar hasken matsalar wutar lantarki a Arewacin kasar nan.
Kungiyar dillalan man fetur na kasa (IPMAN) ta cika da mamakin ikirarin da matatar Dangote ta yi na cewa ta na fitar da fetur akalla ganga 650, 000 a kullum.
Alamu sun nuna cewa kasar Ghana na Shirin fara jigilar fetur daga matatar Dangote da ke jihar Legas zuwa kasar ta maimakon cigaba da dakonsa daga ketare.
Hezbollah ta sanar da sabon Sakatare Janar, Naim Qassem da zai jagorance ta bayan kisan tsohon shugaban kungiyar, Hassan Nasrallah da Isra'ila ta yi.
Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega ya ce fita Turai saboda wahalar rayuwa ba mafita ba ce inda ya nemi a zauna tare
Bincike ya tabbatar da cewa an samu karuwar kin jinin Musulmai a fadin Tarayyar Turai, musamman a kasashen Austria da Jamus da Faransa inda ake cin zarafin musulmi.
Hon. Abubakar Kabir Bichi, dan majalisar Bichi a majalisar wakilai ya dauki nauyin dalibai 21 'yan asalin mazabarsa zuwa Malysia domin yin karatun watanni 18.
Kasar waje
Samu kari