Kasar waje
An bayyana fargaba kan abin da zai iya faruwa da jarirai a yankin Gaza tun bayan fara farmakin Isra'ila a wannan watan. An ce da yawan jarirai a Gaza za su mutu.
Rahoton da muke samu daga Gaza ya bayyana yadda aka kashe mutane sama da 55 a wani sabon harin da sojojin Isra'ila suka kai kan mazauna a cikin dare.
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden ya ba da gudumawar Dala miliyan 100 ga Gaza yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin Isra'ila da Hamas wanda ya jawo rasa rayuka
‘Dan majalisa ya kawo maganar bude iyakokin kasar nan sai dai Majalisar ba ta goyi bayan sake bude sauran iyakokin Kudu da aka rufe a lokacin Muhammadu Buhari ba.
Musulmai da ke karkashin kungiyar OIC za su yi zama a kan hare-haren da ake kai wa mutanen Falasdinu kamar yadda Fafaroma ya yi suka saboda kisan gilla a Gaza.
Sultan ya fitar da jawabi ne ta bakin shugabannin majalisar NSCIA, ya na mai kira da a tsagaita wuta a kan al’ummar zirin Gaza. Abubakar Sa’ad III ya caccaki Amurka.
Za a ji yadda takarda ta nuna yadda tawagar shugaban Najeriya ta kashe N400m cikin kwana 7 a New York. An bukaci a fitar da kudin ne daga wani asusun abinci.
Kasar Iran ta yi gargadi mai tsauri kan shirin kasar Isra'ila ma mamayar Zirin Gaza yayin da ake ci gaba da yaki tsakanin Isra'ila da kungiyar Hamas ta Falasdinu.
Kasar Isra'ila ta yi barazanar datse wutar lantarki da ruwa da kuma Fetur zuwa Gaza idan ba su sake musu 'yan uwa ba da ke hannunsu yayin da ake ci gaba da rikici.
Kasar waje
Samu kari