Kasar waje
Najeriya da Faransa sun kulla yarjejeniyar hako ma'adanai. Hakan ya jawo shakku ga yan Najeriya domin jin tsoron Faransa za ta iya jawo matsalar tsaro a Arewa.
Shugaba Bola Tinubu ya jawo aikin sama da Naira triliyan 4 a masarautar Borgu da ta ba shi Jagaba. Kamfanin Brazil zai zuba hannub jarin $2.1bn a Borgu.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Alkali Ustaz Abubakar Salihu Zaria ya hango babban makircin da ake kullawa na makarde Arewacin Najeriya karkashin Tinubu.
Sojojin da ke mulki a Nijar sun kwace ikon sarrafa ma'adanai wajen kamfanin Faransa. Sojojin sun ce za su cigaba da juya arzikinsu da kansu maimakon Faransa.
Wani rahoto ya tabbatar da cewa an yi rijistar sunayen jarirai 4,600 da sunan Muhammad a shekarar 2023 a Burtaniya da Wales da aka ce yafi kowane suna farin jini.
Sheikh Murtala Bello Asada ya yi magana kan alakar Shugaba Bola Tinubu da kasar Faransa inda ya ce hakan ya fi sabon kudirin haraji masifa a Najeriya.
Yadda ragurgujewar darajar Naira a Najeriya ya kara yawan bashin da ake bin kasar zuwa N30trn cikin shekara daya kacal daga watan Yunin 2023 zuwa Yunin 2024.
Akwai kasashen da ba su da jami'an tsaro na sojoji ko 'yan sanda a duniya. Mun tattaro muku jerin wadannan kasashen da yadda suke yi suna samun tsaro.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai wuce kasar Afrika ta Kudu bayan taro a kasar Faransa. Bola Tinubu zai dawo Najeriya bayan taron a Afrika ta Kudu.
Kasar waje
Samu kari