Kasar waje
Wani rahoto a kasar Burtaniya ya fitar da jerin kasashen Nahiyar Afirka 10 da suka fi fama da matsalar daukewar wutar lantarki wanda ya ke gurgunta tattalin arziki.
Ma'aikatar kasashen waje a Najeriya ta yi martani yayin da ake ta yada jita-jitar cewa Qatar ta ki amincewa da ganawa da Tinubu, kan wani taro ta musamman.
A lokacin da ake neman abinci a Najeriya, sai ga motoci za su tsallaka Nijar. Mai magana da yawun bakin hukumar ZARTO a Zamfara ya tabbatar da wannan zance.
Hafiz Naeem Ur Rehman ya ki yarda ya tafi majalisa, yake cewa murdiya aka yi domin ganin ya lashe zabe. Hafiz Naeem Ur Rehman ya ce ba zai hau kujerar haram ba.
Gwamnan jihar Benue, Alia Hyacinth ya zargi wasu 'yan jihar da kokarin kawo tsaiko a gwamnatinsa wurin hadin kai da wasu makiyaya 'yan kasar Nijar.
Kusan dukkan Arewacin Najeriya ne suka rasa samun hannun jarin turawa a shekarar da ta gabata saboda wasu dalilai. An bayyana kadan daga dalilan da suka ja.
An zargi golar Ivory Coast da sanya guraye a wasan karshe da suka buga da Najeriya a kwanakin baya da suka gabata. An bayyana gaskiyar abin da kr faruwa.
Shugaba Bola Tinubu zai tafi kasar Habasha don halartar babban taron kungiyar Nahiyar Afirka (AU) a karo na 37 a birnin Addis Ababa da ke kasar a gobe Alhamis.
'Yan wasan Super Eagles za su samu goyon bayan mataimakin shugaban kasa a wasan karshe na AFCON da ake bugawa a halin yanzu. AN bayyana yadda aka yi.
Kasar waje
Samu kari