Kasar waje
Bishof a cocin Anglican Diocese da ke Owo a jihar Ondo, Rabaran Stephen Fagbemi ya bi jerin malaman addini da su ka bawa shugaba Tinubu shawara ka halin da ake ciki.
Babbar kotun kasar Kenya ta dakatar da rundunar yan sandan kasar daga hana matasa gudanar da zanga zanga a fadin kasar. A jiya Alhamis kotun ta yi hukunci.
Gwamnatin jihar Borno ta ƙaryata labarin da ake yadawa cewa dan Gwamna Babagana Zulum ya hallaka wani ɗan Indiya a gidan Gala bayan samun hatsaniya.
Ana fargabar an harbi tsohon shugaban kasan Amurka a wani taron kamfen da ya gudana a Amurka, lamarin da ya jawo hankalin duniya baki daya kan lamarin.
An bayyana umarnin hana 'yan kasar waje ci gaba da zama a Sudan saboda a samu damar inganta tsaro bayan barkewar yaki a kasar a shekarar da ta gabata.
A lokacin da 'yan Najeriya ke fama da dawowar layukan mai, hukumar kwastam ta cafke wasu dauke da fetur da za a yi safararsa zuwa kasar Kamaru ta iyakar kasar nan.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi ram da wasu iyayen da su ka sa dansu a kasuwa domin su samu kudin ficewa daga kasar nan saboda matsin rayuwa.
Yayin da ake murna kan janye harajin kan wasu nau'in abinci, gwamnatin tarayya ta ce akwai sharadi kan farashin abinci., inda y ce gwamnati za ta kayyade farashin.
Jami'an hukumar kwastam a kasar Sin sun kama wani matashi dauke da macizai 104 yana kokarin safararsu ta barauniyar hanya. Sun bayyana abin da za a masa.
Kasar waje
Samu kari