Kasar waje
A Indonesia, jirgin ruwa ya kama da wuta yayin da yake tafiya daga tsibirin Talaud zuwa Manado, an ceto mutum 568, uku sun mutu, ciki har da mace mai juna biyu.
Masu zuba jari daga kasar China sun gamsu da albarkatun yankin Rabba da ke jihar Neja, kuma gwamnati ta sha alwashin samar da yanayin kasuwanci mai sauki gare su.
Buhari ya rasu a London Clinic inda ya shafe shekaru yana jinya cikin sirri tun daga 2016 har zuwa ƙarshen rayuwarsa. Legit Hausa ta kawo bayani game da asibitin.
Mutum 54 sun mutu cikin sa’o’i 24 a Pakistan sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da ya haddasa ambaliya, rushewar gidaje, da katsewar wuta a yankunan da abin ya shafa.
A kwanakin baya, kotun ECOWAS ta ce dokokin Kano na batanci sun sabawa yarjejeniyoyin kare hakkin dan Adam da Najeriya ta amince da su gaba ɗaya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi gaggawar katse wata tafiya da ya yi bayan ya samu labarin rasuwar Buhari.
Wani karamin jirgi ya yi hatsari a filin jirgin saman Southend da ke London. A gefe guda Shettima da Gbajabiamila sun isa Ingila domin karbar gawar Buhari da ya rasu
A yau aka sanar da mutuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bayan ya shafe wani lokaci yana jinya a birnin London da ke kasar Birtaniya a nahiyar Turai.
Masu bincike daga Hukumar Binciken Hadurran Jiragen Sama ta Indiya (AAIB) sun gano abin da matukan jirgin Air India da ya yi hatsari suka faɗa wa juna.
Kasar waje
Samu kari