Kasar waje
Tinubu ya dura Abu Dhabi domin halartaron taron ADSW 2025, inda zai bayyana nasarorin Najeriya, tattaunawa da shugabannin UAE, da karfafa ci gaban kasar mai dorewa.
Reno Omokri ya bayyana yadda aka hana Muammar Gaddafi shigo da makamai Najeriya sau biyu karkashin mulkin Obasanjo, tare da rakiyar sojojinsa mata.
Shugaban kasar Ghana, John Mahama ya yi kuskuren kiran Bola Tinubu da shugaban Ghana lamarin da ya tayar da kura. Lamarin ya jefa mutane a mamaki.
Farfesa Banji Akintoye ya ce Yarbawa miliyan 60 suna goyon bayan neman ƙasar Yarbawa cikin lumana, bisa hakkin cin gashin kai na dokar Majalisar Dinkin Duniya.
Mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya dauki nauyin malamai akalla guda 1,000 domin yin addu'o'i da saukar Alkur'ani saboda kare Najeriya daga sharrin bokayen Nijar.
Kungiyoyin Bokaye sun yin alkawarin yin amfani da rundunonin aljannunsu kan duk kasashen da ke yi wa Nijar zagon kasa. Bokayen sun yi alkawarin yakar makiya.
Shugaba Akufo-Addo na kasar Ghana ya dakatar da jawabinsa na ƙarshe kan yanayin ƙasa don tabbatar da cewa an kula da lafiyar mai tsaronsa wanda ya fadi.
Shugaban kungiyar Izalah, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ba malaman Sunnah shawara kan rigimar Nijar da Najeriya inda ya ce ka da su manta da alakar Musulunci.
An gurfanar da Mahadi Shehu a gaban kotun majistare a Kaduna bisa zargin hada baki, tallafa wa ta'addanci, da tayar da rikici inda aka tura shi gidan kaso.
Kasar waje
Samu kari