Kasar waje
Kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun fice daga ECOWAS a hukumance yayin da suka kafa Kungiyar Sahel, tare da kaddamar da fasfo da goyon bayan Rasha.
Shugaban Amurka ya dakatar da tallafin lafiya na masu cutar HIV da ake turawa kasashen Afrika da kasashe masu tasowa. Dokar Trump za ta yi tasiri a Najeriya.
Bill Gates ya bayyana rabuwarsa da Melinda a matsayin kuskuren da ya fi nadamar yi a rayuwarsa. Duk da haka, ya ce suna haɗuwa don kulawa da 'ya'yansu da jikoki.
Gwamnan Dauda Lawal, ya bai wa dalibai 16 da suka yi karatun jinya daga Sudan aiki kai tsaye, yayin da ya jaddada cewa Zamfara ta ayyana dokar ta baci kan ilimi.
Shugaba Tinubu zai halarci Taron Makamashi a Tanzania, inda zai yi jawabi kan kokarin Najeriya na samar da wuta ga kowa da inganta makamashi mai tsafta a Afirka.
Bayan kare kansa kan shari'ar zargin badakalar $2.3bn na kwangilar wutar lantarki, tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, dawo gida Najeriya a yau Juma'a.
Gwamnan jihar Nasarawa, abdullahi Sule ya ziyarci kasar China domin tattaunawa da kamfanin batir na Lithium a Nasarawa. Za a rika ba ma'aikata albashin N500,000.
A karshe kungiyar kasashe masu tasowa ta BRICS ta amince da kasar Najeriya domin zama mambanta wanda ake ganin zai habaka tattalin arzikinta da karfin iko.
Wani dan Najeriya mai suna Tunde Omotoya yda ya shafe shekaru 10 a kasar Canada ya fadi abubuwa 10 da 'yan Najeriya masu son tafiya kasar waje ya kamata su sani
Kasar waje
Samu kari