Kasar waje
Gwamnatin Donald Trump na duba yiwuwar sanya takunkumin biza ga Najeriya da wasu ƙasashe 24 na Afirka saboda zargin rashin bin ka'idojin tsaro a ƙasar.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa ƙasar Iran ta kai hari da makamai kan Isra'ila a matsayin ramuwar gayya duk da gargaɗin Donald Trump na Amurka.
An samu mutum daya tilo da ya tsira daga hatsarin jirgin Indiya mai dauke da fasinjoji 242. Vishwash Kumar Ramesh ya tsira ta wata kofar jirgin da ta bude.
Tsohon shugaban ƙasar Zambia, Edgar Lungu ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da jinya a asibitin ƙasar Afirka ta Kudu, ya mutu ranar Alhamis da ta gabata.
Yayin da ake yawan auren matan Kenya, shugaban ƙasar, William Ruto, ya koka kan yadda 'ya'yansu mata da dama na auren maza 'yan Najeriya babu shiri.
Jami'an yan sanda biyu sun rasa rayukansu yayin da wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari wurin hakar ma’adinai a Oreke-Oke-Igbo, jihar Kwara.
Wata kotun majistare a Landan ta yanke hukunci kan Hamit Coskun da laifin tayar da fitina bisa ƙiyayya ga Musulmi, bayan ya kona Alƙur’ani a gaban ofishin Turkiyya.
Yayin da aka sha fama da fari a kasar Morocco, Sarki Muhammad VI ya bukaci marasa karfi a kasar da su dakatar da yin layyan bana saboda tsadar rayuwa.
Yayin da saura kwana uku a gudanar da bikin babbar sallah, masu sayar da dabbobi a Nijar sun koka da rashin riba da ciniki, duk da yawan dabbobin a kasuwa.
Kasar waje
Samu kari