Kasar waje
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa mambobi biyu na gwamnatin Ghana sun rasu bayan hatsarin jirgi ya afku a yankin Ashanti da ke Kudancin kasar.
Wasu mutane sun caccaki ziyarar da shugaba Bola Tinubu ya kai kasar St. Lucia. Firaministan ya ba Najeriya hakuri tare da cewa 'yan adawa ne suka soki ziyarar.
An yi gwanjon wata tsohuwar safa da mawaki Michael Jackson ya saka a 1997 kan Euro 6,200 a Faransa, duk da datti da tsufan da lu'ulu'un jikinta ya yi.
An gudanar da binciken kwa-kwaf kan rahoton karya da ake ta yada wani faifan bidiyo da ke nuna shugaban Iran na gargaɗin Najeriya kan rikicin kasar da Isra’ila.
Sarkin Musulmi, Mai Alfarma Sa’ad Abubakar III ya bukaci kawo karshen kisan kiyashin da ake yi a Gaza wanda yake jawo asarar rayuka musamman mata da yara.
Yayin da ake zargin yan Najeriya da aikata laifuffuka a Ghana, matasa a kasar sun fara gudanar da zanga-zanga, suna zargin wasu da tsafi da kuma lalata da 'yan mata.
Jirgin kasa ya kauce hanya a Jamus wanda ya jawo hatsarin da ya yi silar mutuwar mutane uku, tare da jikkata wasu da dama. Ana zargin ambaliya ce ta jawo hatsarin.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana yadda marigayi Muhammadu Buhari ya ki karbar kyautar jirgin sama da aka yi a masa a shekarar 2016.
Yayin da ake cigaba da jimamin rasuwar Muhammadu Buhari, shugaban Gambia, Adama Barrow, ya kai ziyarar ta’aziyya Katsina kan rasuwar tsohon shugaban kasar.
Kasar waje
Samu kari