Kasar waje
A labarin nan za za a ji cewa kasar Switzerland na ganin yakin da Amurka da Isra'ila suka kaddamar a kan Iran zai iya ruguza tsarin mutunta kasa da kasa.
Majalisar Kwararru ta Iran ta tabbatar da cewa ta kada kuri'a kan wanda zai gaji kujerar jagoran addinin kasar bayan rasuwar Ayatollah Ali Khamenei a harin Amurka.
Jakadan Iran a Najeriya, Gholamreza Mahdavi Raja, ya bayyana goyon bayan Iran ga Najeriya a yaki da ta’addanci, yana watsi da zargin Isra’ila kan hadin kai.
Trump ya yi kakkausar suka ga Burtaniya kan tura jiragen ruwan yaƙi zuwa Gulf. Starmer ya kare matakinsa na hana Amurka amfani da sansanonin soji a yaki da Iran.
Sakataren Majalisar tsaron Iran, Ali Larijani ya bayyana cewa Amurka ta yi tsammani za ta ci banza ne a lokaci guda ta gama da Iran amma sai ta ga akasin haka.
An samu rarrabuwar kawuna tsakanin shugabannin Iran bayan kisan Khamenei. Masu tsattsauran ra'ayi sun soki matakin Pezeshkian na neman sulhu da ƙasashen Gulf yanzu.
Yakin Iran da Isra'ila na jawo rasa rayuwa da dukiyoyi a yankin Gabas ta Tsakiya wanda hakan ya jawo martanin malaman Musulunci da na Kirista a fadin duniya.
Amurka ta kashe dala biliyan 5.82 a sa’o’i 100 na farkon yaƙi da Iran. Iran ta lalata radar Amurka ta dala biliyan 1.1 da jiragen F-15E a Qatar da Kuwait.
Birtaniya ta sahalewa Amurka ta yi amfani da sansanoninta biyu domin kare kanta daga hare-haren kasar Iran, jiragen Amurka sun fara sauka a wuraren.
Kasar waje
Samu kari