Kasar waje
Gwamnatin jihar Adamawa karkashin gwamna Ahmadu Umaru Fintiri za ta kashe Naira biliyan 2.7 wajen tura dalibai 100 karatun digirin PhD kasar Turkiyya.
Gwamnatin Jamus ta haramta ƙungiyar Muslim Interaktiv, ta kuma yi samame a gidaje saboda zargin goyon bayan kafa tsarin Musulunci da ayyukan da suka sabawa doka.
Kashim Shettima ya tafi Brazil don wakiltar Tinubu a taron COP 30, inda zai gabatar da jawabi kan yanayi, makamashi, da kasuwar carbon domin ci gaban Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban Amurka, Dick Cheney, ɗaya daga cikin manyan masu fadi a ji a tarihin siyasar kasar, ya rasu yana da shekaru 84 bayan fama da ciwon zuciya.
Donald Trump ya ba da umarnin a fara gwajin makaman nukiliya nan da nan don daidaita da Rasha da China, matakin da ya haifar da suka daga majalisar Amurka.
Wata mata a kasar Bangladesh ta rasu ta bar kudade masu tarin yawa duk da kasancewarta mai bara tsawon sheakru 40 a rayuwarta ba tare da amfani da kudin ba.
A labarin nan, za a ji yadda wasu daga cikin shugabannin wasu ƙasashe a Afrika suka shafe shekaru sama da 30 suna mulki ba tare da sun taba sauka ba.
Samia Suluhu Hassan ta lashe zaben shugaban kasar Tanzania. An sanar da sakamakon zaben ne a yau Asabar. Za a rantsar da Samia Suluhu Hassan yau Asabar.
Jagoran adawa na Kamaru, Issa Tchiroma Bakary, ya zargi gwamnati da kulla shirin tsoratarwa da garkuwa da iyalansa bayan zaben shugaban ƙasa da aka yi.
Kasar waje
Samu kari