Hukumar DSS
Wata mata mai shekaru 24 ta kashe danta har lahira ta hanyar wurga shi rijiya a jihar Delta. "Yan sanda sun kamata kuma ta amsa laifin bayan bincike.
Jami'an hukumar 'yan sandan fararen kaya ta DSS sun saki ta hannun daman tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, da suka cafke.
Wasu matasa bata gari sun farmaki motoci biyu dauke da kayan tallafin abinci a jihar Benue inda suka faffasa motocin tare da sace kudi kimanin N200,000
Rahotanni sun nuna cewa jami'an hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta cafkw wata 'yar siyasa ta hannun daman Nasir Ahmad El-Rufai a jihar Kaduna.
An kafa sharudan ne domin tabbatar da rashin samun rikici tsakanin Dr. Idris da gwamnatin jihar Bauchi. Kuma ance dole bangarorin su mutunta sharudan.
Yayin da za a gudanar da bikin sallah karama daga Laraba, hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta bawa musulmi shawarwarin kare rayukansu. Ta ce su bata bayanai
Jami'an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS), rundunar 'yan sanda da 'yan bijilan sun kai samame mabuyar 'yan bindiga a jihar Filato, sun kashe akalla 'yan ta'adda 18.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta ki amincewa da bukatar neman beli da shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, ya gabatar.
An tsare mai dafa abinci ga tsohon gwamnan jihar Legas na APC, Akinwumi Ambode mai suna Abayomi Victor kan zargin satar kayayyakin miliyoyin kudin mai gidansa.
Hukumar DSS
Samu kari