Jam'iyyar APC
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu tagomashi kan batun sake tsayawa takara a zaben 2027. Kungiyar matasan Arewa ta shirya saya masa fom din takara.
Kakakin jam'iyyar APC a jihar Zamfara ya bayyana cewa katin Bello Turji na jam'iyyar na bogi ne. Yusuf Idris ya ce Bello Turji ba dan jam'iyyar APC ba ne.
A labarin nan, za a ji cewa Abba Atiku Abubakar ya yanki katin zamaa cikakken dan jam'iyyar APC, tare da bayyana cewa Tinubu ne zai zarce a 2027.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi magana kam wamda zai gaje shi a zaben 2027. Gwamna Zulum ya ce ya bar zabin shugabannin a hannun Allah.
Wasu karin kwamishinoni guda biyu sun sake yin murabus daga gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf a jihar Kano. Sun bayyana dalilansu na yin murabus.
Wata kungiyar matasan APC a yankin Arewa maso Gabas ta caccaki wasu ’yan siyasa da suka nuna kiyayya ga mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Wasu majiyoyi masu karfi sun yi ikirarin cewa da yiwuwar a tsige Aminu Abdussalam daga kujerar mataimakin gwamnan Kano idan bai yi murabus da kansa ba.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi wa Gwamna Abba Kabir Yusuf maraba. Ganduje ya tabo batun zaben shekarar 2027.
'Yan majalisar dokokin jihar Kano guda 22 na jam'iyyar NNPP sun sauya sheka zuwa APC mai mulki. 'Yan majalisun sun yi bayani kan dalilinsu na sauya sheka.
Jam'iyyar APC
Samu kari