Delta
Shahararren dan kasuwa kuma jigo a jam'iyyar APC a jihar Delta, Morrison Olori, ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori ya bayyana cewa gwamnatinsa ta gama shiri, tana jiran taswirar aiwatar da sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 ne.
Wasu jami'an rundunar sojojin Najeriya sun afka garin Okuama da ke ƙaramar hukumar Oghelli a jihar Delta, rahotanni sun nuna mutane sun yi takansu.
Wasu matasa yan acaba sun kona wanda ake zargi da satar babur a jihar Ogun inda suka yi jina jina ga wani sojan Najeriya daga baya. Sojoji sun tabbatar da lamarin.
Matasa da masu keke NAPEP sun yi zanga zangar adawa da karin kudin man fetur da kamfanin NNPCL ya yi. Sun bukaci a rage kudin mai domin saukaka rayuwa.
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe dogaran matar ɗan majalisar dokokin jihar Dleta da direbanta ranar Litinin.
Ƙungiyar tsofaffin tsagerun Neja Delta sun aika da sakon gargadi ga masu kiraye-kirayen ganin an tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya ce ya bankado tare da kwace mai daga wasu haramtattun matatun mai guda 63 da bututun satar mai 19 a yankin Neja Delta.
Rundunar yan sanda a jihar Delta ta tabbatar da sako tsohuwar 'yar Majalisar Tarayya, Joan Onyemaechi aka sace a jihar a watan Yulin 2024 yayin ibada a coci.
Delta
Samu kari