Delta
Kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya ce ya bankado tare da kwace mai daga wasu haramtattun matatun mai guda 63 da bututun satar mai 19 a yankin Neja Delta.
Rundunar yan sanda a jihar Delta ta tabbatar da sako tsohuwar 'yar Majalisar Tarayya, Joan Onyemaechi aka sace a jihar a watan Yulin 2024 yayin ibada a coci.
Tsohuwar shugabar hukumar raya Neja Delta (NDDC), Ibim Semenitari ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya magance tsadar abinci domin talaka na shan wuya.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce gwamnati za ta rika biyan matasan Niger Delta Naira miliyan 500 duk wata domin bunkasa rayuwarsu karkashin NIS.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wata tsohuwar kwamishiniya a jihar Delta. 'Yan bindiga sun kutsa har cikin coci sannan suka tafka wannan ta'asar.
Wata masarauta a jihar Delta ta umarci 'yan Arewa da ke zaune a yankin su gaggauta barin garin cikin kwanaki hudu, lamarin da ya zo masu a ba za ta.
Hukumar zabe a jihar Delta ta sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi 25 da aka gudanar a jiya Asabar 13 ga watan Yulin 2024 inda PDP ta lashe duka kujeraun.
Tsohon gwamnan jihar Delta, James Ibori ya yi martani bayan hukuncin kotu kan ƙananan hukumomi inda ya ce hakan koma-baya ne ga ci gaban kasar Najeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar Delta ta ce jami'anta sun samu nasarar hallaka wani mai garkuwa da mutane a jihar. 'Yan sandan sun kuma cafke takwarorinsa guda uku.
Delta
Samu kari