Delta
Yayin da ma'aikata ke cikin halin kunci a Najeriya, Gwamnatin jihar Delta ta shirya biyan mafi ƙarancin albashin N70,000 a karshen wannan wata ta Oktoba.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa an harbe shugaban yan sanda a jihar Delta. Yan bindiga sun harbe dan sanda mai matsayin DPO da wasu tarin jami'ai.
An samu tashin wani abin fashewa a jihar Delta wanda ya yi sanadiyyar rasa rai. Wasu mutanen da lamarin ya ritsa da su sun samu raunuka inda aka kai su asibiti.
Yan sandan Najeriya sun kashe yan bindiga uku da suka so sace matar dan majalisa a jihar Delta. Rundunar yan sanda ta fafata da yan bindigar kafin samun nasara
Sabon basarake a jihar Delta, Obi Epiphany Azinge ya gargadi fadawa game da kawo masa gulma musamman a cikin fadarsa inda ya ce ko kusa ba zai lamunta ba.
Wutar lantarki ta kona wani barawo yana kokarin satar wayar wuta. Wutar ta babbaka barawon kuma an ce ya saba satar wayar wuta a wasu wurare a jihar Delta.
Sarakunan yankin Neja Delta sun bayyana cikakken goyon bayansu ga shugaban sa Bola Ahmed Tinubu, sun ce manufofinsa za su amfani mutanen yankunansu.
Sufeton yan sandan Najeriya ya canza kwamishinonin yan sanda a jihohin Delta, River da birnin tarayya Abuja. Ya yi umarni da su kara himma kan maganace rashin tsaro.
Shahararren dan kasuwa kuma jigo a jam'iyyar APC a jihar Delta, Morrison Olori, ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
Delta
Samu kari