Daurin Aure
Wata babban kotun Shari'ar Musulunci a ƙaramar hukumar Hadejia na Jihar Jigawa, a ranar Alhamis, ta aurar da wasu mata biyu ƴaƴa da ƙanwa, Premium Times ta ruwa
Fitaccen malamin nan na Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa talakan Najeriya ya shiga uku sai dai ya koma ga Allah komawa na gaskiya don ya samu ceto.
Kano - Yayin da ya rage sauran awanni a ɗaura auren ɗan shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, fadar shugaban ta aike da tawagar wakilai zuwa jihar Kano domin halarta
'Yan Najeriya sun mayar da martani kan hotuna da bidiyon bikin aure wani mutumin jihar Delta mai shekaru 34 wanda ya auri kyawawan matansa biyu a rana ɗaya.
Wani dan Najeriya ya haddasa cece-kuce a shafin soshiyal midiya yayin da yake shirin angwancewa da kyawawan mata biyu a rana daya. Za a yi auren a watan Agusta.
Wani shahararren da kasuwa a kasar Gabon ya janyo cece-kuce a kafar sada zumuntar zamani bayan ya aura mata hudu a lokaci daya a Libreville dake kasar Gabon.
Amarya ta samu kyakkyawar nasiha daga wajen mahaifiyarta a ranar bikin aurenta. Ta ce bai kamata budurwar ta guji faranta wa mijinta rai a kan gadon su ba.
An yi ruwan kudi a wani bikin aure a Najeriya cikin yanayi da ba a saba gani ba. A cikin bidiyon, abokan angon na ta jefan mutane da bandir-bandir din kudi.
Wata baiwar Allah yar Najeriya ta shige daga ciki yayin da ta auri masoyinta wanda ya kasance Bature. Kyawawan hotuna daga bikin aurensu ya haifar da cece-kuce.
Daurin Aure
Samu kari