Daurin Aure
Sheikh Idris Dutsen Tanshi ya yi magana kan liyafar da Sheikh Kabiru Gombe ya halarta inda ya ce kwata-kwata bai dace malamai su halarci irin wannan wuri ba.
'Yan Najeriya musamman a Arewa sun yi ca kan katin gayyatar ɗaura aurwn yaran mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, wanda za a yi a fadar Aminu.
Fitaccen Malamin addinin musulunci, Sheikh Kabiru Gombe ya fadi dalilin da ya sa malamai halartar liyafar diyar Kwankwaso da dan Dahiru Mangal a Kano.
Sheikh Isa Ali Pantami ya nuna damuwa kan yadda ake zargin Malamai ba tare da sanin abin da ke zuciyarsu ba da nufinsu inda ya ce a rika yi musu uzuri.
Za a daura auren ya'yan Sanata Barau Jibrin a fadar Aminu Ado Bayero. Za a yi auren ɗan Sanata Barau ne da ɗan Nasir Ado Bayero a Kofar Nassarawa a Kano
Manyan yan siyasa da yan kasuwa da dama ne suka halarci bikin auren Dr. Aisha Kwankwaso da dan attajiri, Alhaji Dahiru Mangal amma ba a ga Abdullahi Ganduje ba.
Sanata Rabi'u Kwankwaso ya yi godiya ga al'umma bayan daura aure yarsa, Aisha da Fahad Dahiru Mangal. Kwankwaso ya yi godiya ga mutanen Kano baki daya.
Manya da jiga jigan yan siyasa a Najeriya sun isa Kano shaida auren Aisha Kwankwaso da Fahad Dahiru Mangal. Jerin manya da suka je auren yar Kwankwaso.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya sauka a Kano domin halartar daurin auren yar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da aka gudanar a yau Asabar.
Daurin Aure
Samu kari